Friday, January 16
Shadow

Jam’iyyar APC ta lashe zaben cike gurbi na Ghari/Tsanyawa, Kano

Rahotanni sun tabbatar da cewa, Jam’iyyar APC ta lashe zaben cike gurbi na Ghari/Tsanyawa, Kano.

Baturen zabe, Professor Muhammad Waziri na jami’ar Bayero dake Kano ne ya bayyana Garba Gwarmai na jam’iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben da kuri’u 31,472.

Yayi nasara ne akan dan takarar jam’iyyar NNPP, Yusuf Maigado, wanda ya samu kuri’u 27,931.

Karanta Wannan  Shehu Abdulkadir ya taba cinye naman kasa yace kazar ta tashi, kuma ta tashi da ranta>>Inji Malam

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *