Friday, February 13
Shadow

Jam’iyyar NNPP a Kano ta baiwa manyan ‘ya’yan ‘yan majalisar jihar da suka rasu tikitin maye iyayensu ba tare da abokan hamayya ba

Jam’iyyar NNPP a Kano ta baiwa manyan ‘ya’yan ‘yan majalisar Jihar da suka rigamu gidan gaskiya tikitin tsayawa takarar maye gurbin iyayensu ba tare da hamayya ba.

‘yan majalisar su biyu ne suka rasu a rana daya.

Saidai wasu na ganin wannan ba Dimokradiyya bace dan wai Mulki ba gado bane.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Shugaban Amurka, Donald Trump yace zai hana duk kasashe Matalauta irin su Najeriya, Ghana, Nijar da sauransu zuwa Amirka ci rani

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *