Friday, March 27
Shadow

Jam’iyyar NNPP a Kano ta baiwa manyan ‘ya’yan ‘yan majalisar jihar da suka rasu tikitin maye iyayensu ba tare da abokan hamayya ba

Jam’iyyar NNPP a Kano ta baiwa manyan ‘ya’yan ‘yan majalisar Jihar da suka rigamu gidan gaskiya tikitin tsayawa takarar maye gurbin iyayensu ba tare da hamayya ba.

‘yan majalisar su biyu ne suka rasu a rana daya.

Saidai wasu na ganin wannan ba Dimokradiyya bace dan wai Mulki ba gado bane.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Wushe nan, Inji Mawakin Najeriya, Burna Boy bayan da ake ce wai Ana rade-radin Dala Miliyan $22 ya mallaka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *