Sunday, February 8
Shadow

Jam’iyyar NNPP a Kano ta baiwa manyan ‘ya’yan ‘yan majalisar jihar da suka rasu tikitin maye iyayensu ba tare da abokan hamayya ba

Jam’iyyar NNPP a Kano ta baiwa manyan ‘ya’yan ‘yan majalisar Jihar da suka rigamu gidan gaskiya tikitin tsayawa takarar maye gurbin iyayensu ba tare da hamayya ba.

‘yan majalisar su biyu ne suka rasu a rana daya.

Saidai wasu na ganin wannan ba Dimokradiyya bace dan wai Mulki ba gado bane.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda jami'in tsaron Civil Defence ke tonawa wani na hannun daman Gwamna Asiri cewa shine ke daukar nauyin Tshàgyèràn dake hana mutane zàmàn Lafiya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *