Sunday, August 30
Shadow

Jam’iyyar NNPP a Kano ta baiwa manyan ‘ya’yan ‘yan majalisar jihar da suka rasu tikitin maye iyayensu ba tare da abokan hamayya ba

Jam’iyyar NNPP a Kano ta baiwa manyan ‘ya’yan ‘yan majalisar Jihar da suka rigamu gidan gaskiya tikitin tsayawa takarar maye gurbin iyayensu ba tare da hamayya ba.

‘yan majalisar su biyu ne suka rasu a rana daya.

Saidai wasu na ganin wannan ba Dimokradiyya bace dan wai Mulki ba gado bane.

Karanta Wannan  Duk da rage farashin Man fetur din da matatar man fetur din Dangote ta yi, Gidajen Man fetur sun ki rage farashin man nasu, ji dalilinsu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *