Wednesday, March 18
Shadow

Ji Sakon da Diyar Buhari ta fitar kwana daya da Jana’izarsa daya dauki hankula sosai

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{“square_fit”:1},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:true,”containsFTESticker”:false}

Diyar Tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari, Noor ta wallafa wani sako a shafinta na sada zumunta kan rasuwar mahaifinta da ya dauki hankula.

Hakan na zuwane kwana daya da rufe mahaifinta a kabarinsa.

Noor ta wallafa cewa “Tace tana cikin jimamin rashin ganin irin rayuwar data shirya musu ita da mahaifinta. Tace zata ci gaba da tunawa dashi a ko da yaushe. Tace tana Addu’ar Allah ya baiwa magaifinta Aljannah.

Noor na daga cikin ‘ya’yan Buhari mata da ya bari.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Tsohon da aka ruwaitoshi yana cewa shine ya gina kabarin Shugaba Buhari, a yanzu ya fito ya ce karya yake bashine ya gina kabarin ba, saidai an zargi cewa tursasashi aka yi ya fadi hakan bayan da yace ba'a biyashi kudin ginin kabarin da yayi ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *