Friday, July 17
Shadow

Da Duminsa: Kwankwaso ya fusata da abinda Nafiu Bala Gombe yakewa ADC ya bayyana matakin da zasu dauka akan Nafiu

A yayin da Nafiu Bala Gombe yake baiwa su Atiku da Kwankwaso da Peter Obi ciwon kai a jam’iyyar APC, Kwankwaso yayi martani

Kwankwaso yace yasa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu yana yin dukkan mai yiyuwa wajan ganin ya muzguna musu ya hanasu rawar gaban hantsi amma hakan ba zai sanyaya musu gwiwa ba.

Kwankwaso yace hakan karfafa su zai yi kuma ba zasu bar jam’iyyar ADC ba

Karanta Wannan  Nan da shekarar 2074 Najeriya sai ta fi kasashen Saudiyya, Ingila, Canada da Japan karfin tattalin Arziki>>Inji Bankin Kasar Amurka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *