Thursday, September 10
Shadow

Ji yand Sojan Najeriya ya goge shafinsa na X bayan da aka zargeshi da Kiyyayya ga Musulunci

https://twitter.com/Sarki_sultan/status/1965462614244556814?t=LLHAwwkrvWk9c9k__8CorQ&s=19

Wani sojan Najeriya ya goge shafinsa na X bayan da aka zargeshi da nuna kiyayya ga musulunci.

Da yawa sun bayyana cewa, Sojan ya rika yin Repost ko kuma yayata kalamai da ake yi na nuna kiyayya ga Musulunci.

https://twitter.com/ana_herleemerh/status/1965465628695036148?t=bIpBGkYdzBsBaU3-pYQmzw&s=19

Wasu sun rika bayyana cewa, me irin wannan ra’ayi bai kamata a daukeshi aikin tsaron kasa ba.

https://twitter.com/AbbakarAffan/status/1965438173330506130?t=PFdDOP84VgpPwRbdaDd02A&s=19

Da magana ta yi yawa akanshi dai tuni ya goge shafin nasa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Idan na je otal naga 'yan mata sai in rika tuna matata in rika tuna cewa, ina fa da mata bai kamata in taba wata ba>>Inji Gfresh Al-amin

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *