Wednesday, April 29
Shadow

Ji yand Sojan Najeriya ya goge shafinsa na X bayan da aka zargeshi da Kiyyayya ga Musulunci

https://twitter.com/Sarki_sultan/status/1965462614244556814?t=LLHAwwkrvWk9c9k__8CorQ&s=19

Wani sojan Najeriya ya goge shafinsa na X bayan da aka zargeshi da nuna kiyayya ga musulunci.

Da yawa sun bayyana cewa, Sojan ya rika yin Repost ko kuma yayata kalamai da ake yi na nuna kiyayya ga Musulunci.

https://twitter.com/ana_herleemerh/status/1965465628695036148?t=bIpBGkYdzBsBaU3-pYQmzw&s=19

Wasu sun rika bayyana cewa, me irin wannan ra’ayi bai kamata a daukeshi aikin tsaron kasa ba.

https://twitter.com/AbbakarAffan/status/1965438173330506130?t=PFdDOP84VgpPwRbdaDd02A&s=19

Da magana ta yi yawa akanshi dai tuni ya goge shafin nasa.

Karanta Wannan  Ku Daina Ɗaukar Abin Da Gwamnoninku Suke Muku Kamar Alfarma Ce, Ko Taimakonku Suke, Haƙƙinku Ne, Cewar Barista Ɗantani

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *