Friday, January 16
Shadow

Ji yanda Wata matar aure ta mauje mijinta da itace ya sheke a jihar Yobe

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Wata mata me suna Hadiza Mamuda ‘yar kimanin shekaru 35 ta make mijinta da itace ya mutu a kauyen Garin Abba dake karamar hukumar Fika ta jihar Yobe.

Lamarin ya farune yayin da muhawara ta yi zafi tsakaninsu akan abinci.

Kakakin ‘yansandan jihar, SP Dungus Abdulkarim ya tabbatar da faruwar lamarin inda yace an kama matar inda ake bincike kuma za’a gurfanar da ita a gaban kotu.

Yace mijin na da mata biyu kuma ya mutu ya bar yara 5.

Kwamishinan ‘yansandan jihar, Emmanuel Ado ya tabbatar da faruwar lamarin inda yayi kira ga shuwagabannin al’umma da malamai su rika fadakar da mutane kan zamantakewar rayuwa.

Karanta Wannan  Na Samu Manyan Kyaututtuka Daga Wajen Manyan Murane A Yayin Bikin Zagayowar Ranar Haihuwa Ta, Shi Ya Sa Bikin Ya Ɗauki Hankulan Jama'a A Kafar Sada Zumunta, Cewar Jarumar Samha M. Inuwa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *