Saturday, December 13
Shadow

Ji yanda ‘yansandan Najeriya suka kama wani matashi da nonuwan wata mata da ya yanko

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

‘Yansanda a jihar Anambra sun kama wani matashi me suna Samuel Eze dan kimanin shekaru 25 da nonuwan wata mata da ya yanko.

‘Yansanda sun ce an kama wanda ake zargin a ranar Asabar,July 6, 2025 a Awada, Obosi dake jihar Anambra.

Kakakin ‘yansandan jihar, SP Tochukwu Ikenga ya bayyana cewa an kwace nonuwan matar da aka gani a hannunsa inda aka kaisu mutuware.

Yace yanzu ana kan binciken wanda ake zargin.

Karanta Wannan  Kwamitin Majalisar Dattawan Najeriya ya yi watsi da ƙorafin Natasha

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *