
Sanata Natasha Akpoti ta bayyanawa kakakin majalisar Dattijai, Sanata Godswill Akpabio cewa ya tafi kotu idan yana son ta bayyana shaidar cewa ya nemeta da lalata.
Tace kotu ce kadai zata iya tursasa ta ta bayyana hujjojin zargin da take masa.
Ta bayyana hakane biyo bayan neman da Sanata Godswill Akpabio yayi ta bakin lauysanda cewa Sanata Natasha Akpoti ta bayyana hujjar cewa ta nemeta da lalata.