Friday, December 5
Shadow

Kadan ya hana in daina karanta Jarida da kallon labarai, Saboda Wahalar da nake ganin ‘yan Najeriya a ciki>>Shugaba Tinubu

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, saura kiris ya daina jin labarai da karanta jaridu saboda yanda yake ganin ‘yan Najeriya a cikin wahala.

Ya bayyana hakane a ziyarar da ya kai jihar Katsina.

Yace amma duk da haka ya dage ya tsaya tsayin daka dan tabbatar da ganin ya dora Najeriya a turbar gaskiya.

Shugaba Tinubu yace kuma zuwa yanzu an fara ganin sakamakon matakan da ya dauka.

Inda yace lamura sun fara dawowa daidai

Karanta Wannan  Ɓangaren Aminu Ado Bayero ya ce zai ɗaukaka ƙara

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *