
Rahotanni sun tabbatar da cewa, Bidiyon daidai har guda 4 ne na aikata Alfasha na wata matashiya Halima ya fito.
Da farko dai da yawa sun dauka Bidiyo daya ne inda ake ta tausaya mata musamman yanda ake jin tana kiran babanta da mamanta.
Saidai daga baya an gano Bidiyo hudu ne.
Wakilin Hutudole yayi kachibus da Bidiyon amma ba zamu iya wallafa muku suba saboda lamarin yayi matukar muni sosai.
Da fatan Allah ya shiryemu baki daya.