Saturday, December 13
Shadow

Kalli Bidiyo: An kama wani me gàrkùwà da mutane me suna Dan Guntu a jihar Katsina

Rahotanni daga jihar Katsina na cewa an kama wani me garkuwa da mutane me suna Danguntu.

A hirar da aka yi dashi ya amsa laifinsa.

https://twitter.com/DanKatsina50/status/1928951922108649658?t=9f0doIKkuiushuk6voty1w&s=19

Menene ra’ayinku?

Karanta Wannan  Ga Bashi daga Gwamnatin Tarayya: Zaka iya neman daga Naira Miliyan 3 zuwa 20

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *