Wednesday, April 8
Shadow

Kalli Bidiyo: An kama wani me gàrkùwà da mutane me suna Dan Guntu a jihar Katsina

Rahotanni daga jihar Katsina na cewa an kama wani me garkuwa da mutane me suna Danguntu.

A hirar da aka yi dashi ya amsa laifinsa.

https://twitter.com/DanKatsina50/status/1928951922108649658?t=9f0doIKkuiushuk6voty1w&s=19

Menene ra’ayinku?

Karanta Wannan  Gwamnatin tarayya ta ayyana ranakun Juma’a 6, da Litinin 9 ga watan Yuni, 2025 a matsayin ranakun hutu domin gudanar da bukukuwan babbar Sallah na bana

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *