Tuesday, March 17
Shadow

Kalli Bidiyo: Auren da Rahama Sadau ta yi ta kyauta, Ki daure ki zauna a gidan mijinki, ki masa biyayya>>Inji Malam

Malam ya yabawa Rahama Sadau bisa auren da ta yi inda yace abin zai zamewa mahaifinta Alheri kuma suna fatan zata zauna tawa mijinta biyayya.

Malam ya jawo hankalin cewa, sauran mata abokan sana’arta ya kamata su yi koyi da ita.

A gefe guda kuma ya soki Rahama Sa’idu kan cewa ba zatawa mijinta wanke-wanke ba.

Karanta Wannan  Tanko Yakasai yayi kiran Arewa ta ci gaba da goyon bayan Shugaba Tinubu saboda kokarinsa na tada komadar tattalin arziki na samar da sakamako me kyau

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *