Friday, December 26
Shadow

Kalli Bidiyo: Da APC da Gwamnatin jihar Kaduna na Tsyne musu Albarka, na barsu da Duniya>>Inji tsohon Gwamnan Kaduna, El-Rufai

Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa, Da Gwamnatin jihar Kaduna da Jam’iyyar APC ya tsine musu Albarka ya barsu da Duniya.

Gwamnan ya bayyana hakane a wata hira da gidan rediyon Alheri yayi dashi inda yake cewa ko danka ne idan ka yi iya kokarinka sai ka tsine mishi Albarka ka barshi da Duniya.

Karanta Wannan  Yayinnda manoma ke Korafi: Farashin kayan abinci ya sade faduwa kasa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *