Tuesday, May 19
Shadow

Kalli Bidiyo: Da APC da Gwamnatin jihar Kaduna na Tsyne musu Albarka, na barsu da Duniya>>Inji tsohon Gwamnan Kaduna, El-Rufai

Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa, Da Gwamnatin jihar Kaduna da Jam’iyyar APC ya tsine musu Albarka ya barsu da Duniya.

Gwamnan ya bayyana hakane a wata hira da gidan rediyon Alheri yayi dashi inda yake cewa ko danka ne idan ka yi iya kokarinka sai ka tsine mishi Albarka ka barshi da Duniya.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo da Hotuna: Yanda mutanen jihar Anambra suka rika shewar cewa shugaba Tinubu kai ne babanmu bamu da baban da ya wuce ka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *