Friday, December 26
Shadow

Kalli Bidiyo Da Duminsa: Dandanzon jama’ar da Rotimi Amaechi ya tara a jihar Rivers yayin da ya kai ziyara ofishin jam’iyyar ADC na jihar

Tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi ya kai ziyara ofishin jam’iyyar ADC a jihar Rivers.

Tun a filin jirgin sama na jihar ya fara tara mabiyansa inda suka masa rakiya zuwa ofishin jam’iyyar ADC.

A jawabinsa, yace jiharsu ta saba da rubuta sakamakon zabe ba tare da la’akari da kuri’un mutane da aka kada ba.

Yace dolene a dakatar da hakan.

Amaechi na daga cikin gamayyar ‘yan Adawa da suka fice daga jam’iyyar APC zuwa jam’iyyar ADC.

Karanta Wannan  Na yi nadamar yiwa Tinubu yakin neman zabe, Jama'a ku yafe min kan jawo hankalinku da na yi kuka zabeshi>>Dan Balki Kwamanda

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *