Wednesday, March 18
Shadow

Kalli Bidiyo Da Duminsa: Gawar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ta iso Najeriya

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Gawar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ta iso Najeriya.

Rahotanni sun ce yanzu haka za’a tafi da gawar zuwa Daura dan mata sutura.

Tun a jiya ne dai Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya bayyana cewa a yaune za’a wa gawar tsohon shugaban kasar Sutura.

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima da shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila ne suka je kasar Ingila suka taho da gawar.

Karanta Wannan  Ga Bashi daga Gwamnatin Tarayya: Zaka iya neman daga Naira Miliyan 3 zuwa 20

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *