Friday, December 5
Shadow

Kalli Bidiyo Da Duminsa: Gawar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ta iso Najeriya

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Gawar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ta iso Najeriya.

Rahotanni sun ce yanzu haka za’a tafi da gawar zuwa Daura dan mata sutura.

Tun a jiya ne dai Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya bayyana cewa a yaune za’a wa gawar tsohon shugaban kasar Sutura.

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima da shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila ne suka je kasar Ingila suka taho da gawar.

Karanta Wannan  Shaida ya gayawa kotu cewa Tsohon Gwamnan jihar Kogi, Yahya Bello bashi da hannu a maganar siyan gidan Naira Miliyan dari biyar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *