Daya daga cikin ‘ya’yan Ministan Abuja, Nyesom Wike ya wallafa Bidiyon rayuwar kece Raini da yake.
Bidiyon ya dauki hankula sosai a kafafen sada zumunta inda aka ganshi a cikin jirgin sama da kasashen waje da sauran gurare na alfarma.
Wasu dai sun bayyana cewa, wannan kudin al’ummar Najeriya ne.