Friday, December 5
Shadow

Kalli Bidiyo: Gidana ya hadu sosai ta yanda babu bangaren da zaka kalla kace ni Talaka ne>>Inji Naziru Sarkin Waka

Tauraron Mawakin Hausa, Naziru Sarkin Waka ya bayyana cewa, gidansa ya hadu sosai ta yanda babu bangaren da mutum zai kalla yace shi talaka ne.

Naziru ya kara da cewa, shi Allah ya yishi mutum ne me son ,aman gida dan haka ya kayata gidansa yanda ya kamata.

Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi.

Karanta Wannan  A yayin da yake sukar Gwamnatin Muslim Muslim, an gano cewa Rev. Ezekiel Dachomo na daga cikin wadanda matar shugaban kasa, Remi Tinubu ta rabawa kudade a jihar Filato

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *