Friday, January 16
Shadow

Kalli Bidiyo: Rukayya Dawayya ko dai kece abokiyar fadan Ummi Nuhu? Wata ta tambaya bayan da aka ga Dawattan tana habaici kan maganar Ummi Nuhu

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{“square_fit”:1},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:true,”containsFTESticker”:false}

An yi caaa akan tsohuwar Tauraruwar fina-finan Rukayya Dawayya bayan da ta daki Bidiyo tana habaici anda da yawa suka fassara da cewa, da Ummi Nuhu take.

Dawayya ta saki Bidiyo tana fadin cewa, Wasu a lokacin da suke ganiyarsu aun raina mutane har ma iyayensu basa jin maganarsu, sannan kuma ko Ibada basa yi.

https://www.tiktok.com/@dawayya/video/7531800852042910981?_t=ZM-8yOcCsJaJuC&_r=1

Saidai duk da Dawayya bata kira suna ba, da yawa sun fassara cewa da Ummi Nuhu take.

Wata me suna Zinariya a Tiktok har kafe hoton Dawayya tayi tana cewa, ko dai itace abokiyar fadan Ummi Nuhu?

Tace dai ko ma me Ummi Nuhu ta yi a yanzu ta yi nadama kuma ya kamata ya wuce.

Karanta Wannan  Mai magana da yawun tsofaffin shugabannin Nijeriya Olusegun Obasanjo da Goodluck Jonathan, Dr. Doyin Okupe ya mutu yana da shekaru 72 a duniya.

Dama dai a hirar da Gabon ta yi da Ummi Nuhu ta bayyana cewa, wasu na ta kallonta da abinda ta aikata a baya.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *