Friday, December 26
Shadow

Kalli Bidiyo: Ta je Saudiyya tana rokon Allah ya hana Salisu Umar Salinga Kwanciyar Hankali har sai ya biya mahaifiyarta kudadenta

Wannan matashiyar ta je Saudiyya a dakin Ka’aba tana rokon Allah ya hana Salisu Umar Salinga Kwanciyar Hankali.

Tace Allah ya hanashi abinda yake so har sai ya biya mahaifiyarta kudin ta dake hannunsa.

Saidai da yawa sun bayyana cewa irin wannan addu’a da ta yi bata dace ba.

https://www.tiktok.com/@realgudgirl0/video/7554450456676764936?_t=ZS-90BWkcIbgqO&_r=1
Karanta Wannan  Kalli bidiyon yanda Aka Gwabza fada tsakanin Sojoji da 'yansandan Najeriya, Dansanda ya dankara soja da kasa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *