Friday, December 26
Shadow

Kalli Bidiyo: Yanzu mun gano cewa Tinubu baya kishin Addini, Baya sauraren mu, Muna fatan Allah ya saukeshi karya kara shekara daya akan Mulki>>Inji Malaman da suka tallata Tinubu a 2023

Daya daga cikin malaman da suka tallata shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a zaben shekarar 2023 ya fito ya bayyana cewa a yanzu basu tare da shugaban kasar.

Yace sun yiwa shugaban kasar kamfe da zuciya daya dan ci gaban Addini, amma sun gano cewa, ba ci gaban addinine a gabansa ba.

Yace dan haka suna rokon Allah kamar yanda ya dorashi mulki Allah a saukeshi:

@yusufautalazio1

Good news for Nigeria people’s u guys listing @HON.YUSUF AUTA LAZIO @𝙇𝙖𝙠𝙨𝙝𝙢𝙞 𝙈𝙖𝙣𝙪 𝙩𝙖𝙣 @ORCA 🥺 #fyppppppppppppppppppppppp #fypage #explore #edit #explor #wedding #workout #wow #quran #explore #ronaldo #realmadrid #trend #tiktokindia #unfreezemyacount #islam #onthisday #couple #zxycba

♬ original sound – HON.YUSUF AUTA LAZIO
Karanta Wannan  Kungiyar malaman Jami'a, ASUU ta baiwa Gwamnati kwanaki 14 ta biya mata bukatunta ko ta tafi yajin aiki

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *