Tuesday, May 19
Shadow

Kalli Bidiyon: Amsar da Riyad Mahrez ya bayar da aka tambayeshi ko yana ganin Rafali ne ya cinsu?

Bayan wasan da Algeria ta buga da Najeriya jiya wanda Najeriya ta ci Algeria 2-0, An tambayi Tauraron dan kwallon Algeria, Riyad Mahrez ko me zai ce kan Rafali.

Yace tabbas Rafali ba dari bisa dari yake ba amma kuma baya zarginsa, yace Najeriya sun fisu kokari ne kawai

Game da ritaya, Mahrez yace wannan shine wasan karshe da zai buga na kasar AFCON.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Bayan da wannan sabuwar motar Alfarma ta Gwamnan Katsina ta Dauki hankula, Sarkin Mota ya bayyana ainahin farashin motar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *