Friday, July 17
Shadow

Kalli Bidiyon: Bayan da Nafisa Abdullahi ta yi magana akan aure, wanda suka santa, suka san iyayenta sun fito sun fadi gari da unguwar data taso a Jos da kuma halayyar ‘yan gidansu

Bayan da Tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi ta fito ta yi magana akan cewa ba lallai ta yi aure inda tace tunda ba dole bane.

Ta sha suka sosai a wajan al’ummar Arewa.

A yanzu kuma wadanda suka santa ne suka fito suka fadi gari da unguwar data taso a Jos da halayyar ‘yan gidansu.

An bayyana ‘yan gidansu da cewa mutanen kirki ne.

Karanta Wannan  Kai Duniya: Ji hanyar da matashinan ya bi ya yaudari yarinyarnan ya biya bukatarsa da ita ya kuma dauki Bidiyon abinda ya faru

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *