Sunday, February 8
Shadow

Kalli Bidiyon da Duminsa: An bayyana me daukar nauyin aika-aikar su Umar, bama dan Najeriya bane

Daya daga cikin dattawan da aka yi hira dasu akan aika-aikar da su Umar ke yi a Kano ya bayyana cewa wani ne ke daukar nauyinsu.

Ya bayyana cewa, mutumin ba a Najeriya yake ba, a kasar Saudiyya yake zaune.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Ango Maiwushirya ya kwanta rashin lafiya, wasu na cewa zullumin Auren Wada ne ya kwantar dashi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *