
Jiga-jigan jam’iyyar ADC da suka hada da su Kwankwaso, Peter Obi, Atiku da sauransu sun fito a yau zasu yi zanga-zanga a ofishin INEC.
Zasu yi wannan zanga-zangar ne saboda rikicin da suke zargin INEC din ta haddasa musu a jam’iyyar ta hanyar sauke shugaban jam’iyyar na riko, watau David Mark.