Thursday, February 26
Shadow

Kalli Bidiyon: Dan Allah a samu malaman (Gaskiya) su fito su yi bayani, Samarin mu sun dauki fatawar Sheikh Karmawi, idan suka zo neman auren mu sai su ce wai sai sun leka>>Inji Murja Kunya

Tauraruwar Tiktok Murja ta bayyana cewa suna neman Agaji daga malamai su fito su fayyace maganar Sheikh Alkarmawi wanda yace ya halasta idan mutum ya je neman aure a bude masa ya leka.

Murja tace samarinsu sun damesu duk wanda yaje sai yace malam yace a rika lekawa.

Tace dan Allah a samu wani malami ya fito yayi bayanin gaskiyar lamarin.

Karanta Wannan  Biyo bayan nuna goyon baya ga Trump da goyon bayan Shi ya kawo Khàrì Najeriya, Fitsararriyar mawakiyar Amurka, Nicki Minaj ta rasa mabiya Miliyan 4 a shafinta na sada zumunta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *