Friday, December 5
Shadow

Kalli Bidiyon: Dan Gidan tsohon Gwamnan Kaduna, Ibrahim El-Rufai, sanye da Dan Kunne, Yayi Kitso, sannan yace yana saka Sarqa da Barimar hanci ya dauki hankulan mutane

Dan gidan Tsohon Gwamna Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai me suna Ibrahim El-Rufai ya dauki Hankula sosai a kafafen sada zumunta bayan ganinsa da kitso da Dankunne.

Ya bayyana cewa yana kuma saka Sarqa da Barimar Hanci.

A Bidiyon da ya saki a shafinsa yace bashi da wata alaqa da mutanen Arewa dan haka su fita a rayuwarsa su daina bibiyarsa a shafin sa na sada zumunta.

@nigeria_gossip_club

As seen on Instagram: Son of former Governor of Kaduna State has blasted northerners and pin points their hypocrisy

♬ original sound – Nigeria Gossip Club 📰 🎙️

Da yawa da sun yi mamakin ace El-Rufai na da fandararren da irin wannan inda wasu ke cewa yawanci Duk ‘yan siyasar Najeriya na da akalla da daya da ya fandare musu inda ake kawo misalin Gwamnan Anambra, Soludo da kuma Peter Obi wadanda sukansu ke zargin ‘ya’yansu ‘yan Luwadi ne.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Tsohon Shugaban INEC, Farfesa Attahiru Jega yawa majalisar tarayya tonon silili

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *