Thursday, February 5
Shadow

Kalli Bidiyon: Dan Najeriya da ya je kallon wasan Najeriya da Morocco a kasar Morocco yace ‘yan Najeriya a filin wasan basu wuce su 20 ba, da ace Najeriya taci Morocco da sun dandana kudarsu

Wani dan Najeriya da ya je kasar Morocco kallon wasan Najeriya da Morocco ya dauki hankula bayan da yace duka ‘yan Najeriya da suka je filin wasan basu wuce su 20 ba.

Yace da Najeriya ta ci Morocco, da sun dandana kudarsu.

https://twitter.com/i/status/2011684491723751586
Karanta Wannan  Ji yanda aka yi daurin auren dan ministan kudi ba tare da kowa ya sani ba saboda yace bai son Almubazzaranci musamman saboda halin da 'yan Najeriya ke ciki

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *