Tuesday, July 14
Shadow

Kalli Bidiyon Garabasa: Duk wanda yasan ya Zagey ni saboda na kare Habu Dan Damusa, ko ya ci mutyncina ya zo ya rokeni in yafe masa>>Inji UmmiKD

UmmiKD wadda Bidiyon ta ya watsu sosai bayan rasuwar dan daban Kaduna, Habu Dan Damusa saboda kareshi da ta yi, a yanzu tace ta bude kofar Tuba, duk wanda yasan ya zageta ko ya ci mutuncin ta ya fito ya nemi gafara kuma zata yafe masa.

Saidai tace duk wanda bai nemi yafiyarta ba kasancewar Allah baya yafe laifin da akawa wani, to zasu hadu acan.

Saidai duk da haka, wasu ma ci gaba da zaginta suka yi.

Karanta Wannan  Ina godiya ga Likitocin da suka min aikin kara girman Nònùwà da mazunai>>Inji Dan Daudu, Bobrisky, kalli Sabon Hoton da ya saki da mutane ke cewa tabbas ya koma mace sak

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *