Tuesday, February 24
Shadow

Kalli Bidiyon Gwanin Ban Tausai yanda wannan matashiyar tace ta yi nadama matuka da barin gidansu ta shiga Bariki

Wannan matashiyar ta bayyana tana kuka tana nadamar barin gidansu ta shiga Bariki.

Tace dama ace rayuwar baya tana dawowa.

Ta yiwa kanta Addu’ar shiriya.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: A karshe dai Hisbah ta lalata wajen da aka ce wai an ga Sahun Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) a Kano mutane suka rika zuwa suna shan ruwan wajan

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *