Thursday, February 5
Shadow

Kalli Bidiyon: Ina nan kan maganata ta cewa Allah yana yafe laifin wanda aka ci hakkinsa ko da me hakkin vai yafe ba, Tsoratarwa ce malamai suke cewa Allah baya yafewa>>Asadussunnah

Babban malamin Addinin Islama, Sheikh Musa Asadussunnah ya bayyana cewa yana nan kan bakansa na cewa, Allah na yafe hakki ko da me hakkin bai yafe ba.

Yace malamai na tsoratarwa ne kawai da suke cewa ba’a yafewa.

Yace kuma yana da hujjoji akan hakan.

Karanta Wannan  Ji yanda aka kama wasu da suka sàcè yaro me shekaru 6 suka yi gùndùwa-gùndùwa dashi dan yin tsafin samun kudi a jihar Gombe

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *