Friday, December 26
Shadow

Kalli Bidiyon: Ina nan kan maganata ta cewa Allah yana yafe laifin wanda aka ci hakkinsa ko da me hakkin vai yafe ba, Tsoratarwa ce malamai suke cewa Allah baya yafewa>>Asadussunnah

Babban malamin Addinin Islama, Sheikh Musa Asadussunnah ya bayyana cewa yana nan kan bakansa na cewa, Allah na yafe hakki ko da me hakkin bai yafe ba.

Yace malamai na tsoratarwa ne kawai da suke cewa ba’a yafewa.

Yace kuma yana da hujjoji akan hakan.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Kasar Amurka tace ta fas kawo Khàrì Najeriya inda tace ta fahimci abinda ke faruwa a Najeriya kuma bai fi karfin jami'an tsaron kasar ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *