Friday, January 23
Shadow

Kalli Bidiyon: Ji yanda Mummunan Rikici ya kaure tsakanin Jami’an EFCC da na Hukumar Gidan Gyara hali akan su wanene zasu baiwa Abubakar Malami da iyalansa kariya a Kotu

A yayin da aka Gurfanar da Abubakar Malami a Kotu ranar 2 ga watan Janairu, Mummunan Rikici ya barke tsakanin EFCC da hukumar Gidan Gyaran Hali.

Sun yi rikici ne akan wanene ya kamata ya baiwa Tsohon Ministan shari’a Abubakar Malami da iyalansa tsaro a kotun.

Rikicin yayi Muni ta yanda har suka rika yunkurin harbin Juna da Bindiga.

Saidai daga baya komai ya lafa.

Karanta Wannan  Gwamnatin Jihar Akwa-Ibom ta tilastawa ma'aikatan Lafiya shiga jarjejeniya da rantsuwa cewa idan ta dauki nauyinsu suka yi karatu ba zasu tsere zuwa kasashen waje ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *