
Wani matashi daga Kaduna, ya fara tattaki zuwa Abuja a kasa dan zuwa ya jinjinawa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu kan kokarin da yake.
Matashin yace babu yunwa babu matsalar tsaro a Arewa.
Hakan na zuwane yayin da al’umma da yawa ke kukan cewa matsalar tsaro ta yi kamari musamman a yankin Arewa sannan kuma ga matsin rayuwa.