Thursday, February 26
Shadow

Kalli Bidiyon: Mawakiyar Najeriya, Teni ta kwanta Rashin Lafiya saboda an cire Najeriya daga gasar AFCON

Tauraruwar mawakiyar Najeriya, Teni kenan inda ta kwanta rashin lafiya saboda an cire Najeriya daga gasar AFCON.

Ta yi Bidiyo inda take gayawa ‘yan kasar Ghana cewa sin ga abinda dan uwansu ya haddasa koh.

Ta yi kira ga Shugaba Tinubu ya tura jirgin yaki zuwa kasar Ghana.

Rafalin da ya hura wasan Najeriya da Morocco dai dan kasar Ghanane.

Karanta Wannan  YA SUBHANALLAH: Al'ummar Wasu Kauyuka Sama Da Ashirin Kenan A Yayin Da Suke Gudu Suna Barin Matsugùnansu Bayan Barazanar Kai Hàrì Da Riķaķken Dàn Bìndiga Kuma Babban Yaron Beĺlò Ťùŕjì, Wato Kallamu YaÝi Musu, Inda Suka Shigo Garin Gatawa Neman Mafaka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *