Friday, May 15
Shadow

Kalli Bidiyon: Mun roki Allah kuma ya amsa mana shiyasa Donald Trump ka kawo Khàry Najeriya>>Inji Bishop David Oyedepo

Malamin Kirista, Bishop David Oyedepo ya bayyana cewa Kharin da kasar Amirka ta kawo Najeriya, Allah ne ya amsa addu’ar da suka dade suna yi.

Ya bayyana cewa Kharin ya rushe shirin musuluntar da Najeriya da aka dade anayi.

Yace kuma Najeriya ba zata taba zama kasar Musulmi ba.

Karanta Wannan  Wallahi Da Yawan Mahajjatanmu Ba Su San Yadda Ake Dawafi Ba Duk Suna Kashe Makudan Kudade Su Zo Hajji, Wallahi Mun Sauka A Filin Jirgi A Jidda Wani Bafulatani Ya Ga Hoton Wata Balarabiya Kyakkyawa Sai Yake Tambaya Wannan Ita Ce 'Nana Aisha'?, Inda Sheik Gadon Kaya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *