Saturday, May 16
Shadow

Kalli Bidiyon: Mun roki Allah kuma ya amsa mana shiyasa Donald Trump ka kawo Khàry Najeriya>>Inji Bishop David Oyedepo

Malamin Kirista, Bishop David Oyedepo ya bayyana cewa Kharin da kasar Amirka ta kawo Najeriya, Allah ne ya amsa addu’ar da suka dade suna yi.

Ya bayyana cewa Kharin ya rushe shirin musuluntar da Najeriya da aka dade anayi.

Yace kuma Najeriya ba zata taba zama kasar Musulmi ba.

Karanta Wannan  Dalilin da yasa Tinubu yaki baka Minista shine ka taba zagin Annabi Isa(AS), sannan An zarge ka da hannu a kkàshe 'yan Shi'a, sannan kuma ka yi barazanar kkàshè Turawa>>Reno Omokri ya mayarwa da El-Rufai Martani

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *