
Dr. Hussain Kano Ya bayyana cewa ya gano kuskuren Marigayi Sheikh Jafar Mahmoud Adam.
Yace Marigayin ya rika cewa idan ‘yan siyasa suka bayar da kudi a karba amma kada a zabesu.
Yace hakan kuskurene suna fatan Allah ya gafartawa malam.

Dr. Hussain Kano Ya bayyana cewa ya gano kuskuren Marigayi Sheikh Jafar Mahmoud Adam.
Yace Marigayin ya rika cewa idan ‘yan siyasa suka bayar da kudi a karba amma kada a zabesu.
Yace hakan kuskurene suna fatan Allah ya gafartawa malam.