Friday, June 26
Shadow

Kalli Bidiyon: Na gano Laifin Sheikh Jafar Mahmoud Adam a cewar da yayi wai a rika karbar kudin ‘yan siyasa amma kada a zabesu>>Inji Dr. Hussain Kano

Dr. Hussain Kano Ya bayyana cewa ya gano kuskuren Marigayi Sheikh Jafar Mahmoud Adam.

Yace Marigayin ya rika cewa idan ‘yan siyasa suka bayar da kudi a karba amma kada a zabesu.

Yace hakan kuskurene suna fatan Allah ya gafartawa malam.

Karanta Wannan  Dangote ya nanata cewa, yana da man fetur din dake iya wadatar da Najeriya duk da 'yan kasuwar man sun ce ba gaskiya bane

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *