
Malamin dake fadakarwa a kafafen sada zumunta, Dr. Hussain Kano, ya jinjinawa Naja’atu kan kiran da tawa Farfesa Isa Ali Pantami da Maqaryaci.
Dr. Hussain yace Naja’atu ba ta yi qarya ba inda yace dalikin hakama shima zai rika kiranta da mama Naja’atu.