Saturday, February 14
Shadow

Kalli Bidiyon: Naja’atu ta yi daidai data kira Pantami da maqaryaci saboda mawaryacinne>>Inji Dr. Hussain Kano

Malamin dake fadakarwa a kafafen sada zumunta, Dr. Hussain Kano, ya jinjinawa Naja’atu kan kiran da tawa Farfesa Isa Ali Pantami da Maqaryaci.

Dr. Hussain yace Naja’atu ba ta yi qarya ba inda yace dalikin hakama shima zai rika kiranta da mama Naja’atu.

Karanta Wannan  Babu Dan Arewa da ya isa ya zama shugaban kasa a 2027 sai 2031 bayan Tinubu ya gama saboda Buhari ma sau biyu yayi mulki>>Inji Wike

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *