Sunday, April 19
Shadow

Kalli Bidiyon: Naja’atu ta yi daidai data kira Pantami da maqaryaci saboda mawaryacinne>>Inji Dr. Hussain Kano

Malamin dake fadakarwa a kafafen sada zumunta, Dr. Hussain Kano, ya jinjinawa Naja’atu kan kiran da tawa Farfesa Isa Ali Pantami da Maqaryaci.

Dr. Hussain yace Naja’atu ba ta yi qarya ba inda yace dalikin hakama shima zai rika kiranta da mama Naja’atu.

Karanta Wannan  Ji yanda Wani mutum ya yanke jiki ya fadi ya mùtù a akin karuwa bayan ya kammala abinda yake yana shirin ficewa daga dakin

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *