Monday, April 27
Shadow

Ba zan kara yin wani aure ba>>Inji A’isha Buhari

Matar marigayi tsohon shugaban kasa, Hajiya A’isha Buhari ta bayyana cewa, ba zata sake yin wani aure ba.

Hajiya A’isha ta bayyana hakane a littafin da aka rubuta na rayuwar tsohon mijinta, kuma tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari.

Tace miji daya ya isheta.

Sannan kuma tace zata ci gaba da rayuwa a tsakanin ‘ya’yanta da Jikoki da abokai.

Tace zata ci gaba da kula da gidauniyarta.

Karanta Wannan  Babu Wani dadi da ake ji a matsayin matar Gwamna Sai Wahala>>Inji Matar Tsohon gwamnan Kaduna, Hajiya Hadiza Ismail El-Rufai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *