Sunday, January 11
Shadow

Kalli Bidiyon: Qasar Burkina Faso ta nuna manyan Maqamanta

Bidiyon ya bayyana wanda aka ga kasar Burkina Faso dake rike da sojojin Najeriya 11 da jirgin samansu C-130 tana nuna makaman data mallaka.

Kasar kuma ta gargadi Najeriya kada ta kai masa wargi dan itama ba kanwar lasa bace.

https://twitter.com/Uchechukwubiaf4/status/2000947490351407396?t=lneJDxlwYGossXK925xH9g&s=19
Karanta Wannan  Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Alhaji Atiku Abubakar A Lokacin Da Jikokinsa Suka Kai Masa Ziyarar Barka Da Sallah

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *