Friday, February 13
Shadow

Kalli Bidiyon: Sadio Mane ya bayyana cewa wannan ne wasansa na karshe a gasar AFCON

Tauraron dan kwallon Kasar Senegal, Sadio Mane ya bayyana cewa, wannan shine wasansa na karshe a gasar AFCON.

Mane ya bayyana hakane bayan nasarar da Senegal ta samu akan Morocco da ci 1-0.

Saidai yace zai kasance tare da kungiyar kwallon kafar kasar Senegal a koda yaushe dan nuna musu goyon baya.

Karanta Wannan  Na yi aiki da mata kyawawa masu yawa babu wadda ta taba cewa na nemeta sai Sanata Natasha Akpoti, dadin abin ba ni kadai ta taba kalawa sharri ba>>Sanata Godswill Akpabio

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *