Friday, December 5
Shadow

Kalli Bidiyon: Tunda kake ta taba jina ina kare kainda dan an zageni? Ni ina fitowa in yi martanine idan an taba addini>>Inji Malam Aminu Ibrahim Daurawa

Babban malamin Addinin Islama, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya bayyana cewa, dan an zageshi baya fitowa ya kare kanshi.

Ya bayyana hakane a wani Bidiyo da ya wallafa inda yace shi sai idan an taba addini ne yake fitowa yayi martani.

Malam Daurawa yace tarbiyyar da malaminsu ya koyar dasu kenan inda yace su baiwa addini Kariya su kuma Allah zai basu kariya.

https://vt.tiktok.com/ZSUDF8FQy
Karanta Wannan  Hukumar kula da sararin samaniyar Najeriyar Najeriya tace za'a yi ruwa sosai daga ranar Lahadi zuwa Litinin inda ta bayyana jihohin da hakan zau faru

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *