
Wannan wani fasto ne a wajan taro a garin yarbawa da ya dauki hankula.
An ga faston ya mike tsaye inda yace awa Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) Salati.
Da yawa dai sun yi mamakin hakan.

Wannan wani fasto ne a wajan taro a garin yarbawa da ya dauki hankula.
An ga faston ya mike tsaye inda yace awa Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) Salati.
Da yawa dai sun yi mamakin hakan.