
Wannan wata Kirista ce data ce mijinta Musulmi ne kuma ya nemi ta rakashi aikin Umrah kuma ta amince.
Ta nuna yanda suka gudanar da aikin Umrah tare da mijinta a wani Bidiyon ta da ya watsu sosai a kafafen sada zumunta.
Sannan tace tana so ta sake komawa Saudiyya.