Monday, April 6
Shadow

Kalli Bidiyon: Zaben 2027 kamar kwace kaine daga hannun Azzalumai>>Inji Sheikh Guruntum

Malamin Addinin Islama Sheikh Guruntum ya bayyana cewa, zaben shekarar 2027, kamar kwace kaine daga hannun azzalumai.

Malam dai bai yi karin haske ba amma yace yana fatan Angane karatun.

Karanta Wannan  Matatar man Dangote ta kori duka ma'ikatanta na Najeriya bayan da suka shiga kungiyar kwadago ta PENGASSAN

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *