Monday, March 16
Shadow

Kalli Bidiyon: Zan kai Najeriya Kotun Duniya, dama na kai kara wajan Allah kuma kwanannan Mala’iku zasu sakko>>Inji Rev. Ezekiel Dachomo

Babban Malamin coci, Rev. Ezekiel Dachomo ya bayyana cewa zai kai Najeriya kotun Duniya.

Yace ya riga ya kaita kotun Allah kuma kwanannan mala’iku zasu sakko su yi maganin masu muzgunawa Kiristoci.

Ya bayyana hakane yayin ganawa da manema labarai inda yace kuma sun jinjinawa Shugaban Amurka, Donald Trump saboda zuwan da yayi Najeriya.

Kalli Bidiyon jawabin anan

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Sai mun yi Hakuri da Fulani makiyaya, dalili kuwa shine su a wajansu sun fi son Saniyarsu fiye da ransu, bama wani ba, Haka Allah ya haliccesu>>Inji Sanata Aishatu Dukku

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *