Sunday, March 8
Shadow

Kalli Bidiyo: Sai mun yi Hakuri da Fulani makiyaya, dalili kuwa shine su a wajansu sun fi son Saniyarsu fiye da ransu, bama wani ba, Haka Allah ya haliccesu>>Inji Sanata Aishatu Dukku

Sanata A’ishatu Dukku ta bayyana cewa bata san dalilin da yasa mutanen Najeriya suka canja ba, tace ko da saboda magin da ake sha ne?

Tace Bafulatani Allah ya halicceshi ne shi yana son Saniyarsa fiye da yanda yake son kansa bama wai wani ba.

Ta bayyana hakane a zauren majalisar Dattijai yayin da ake tattauna maganar hare-haren da Fulani Makiyaya ke kaiwa manoma.

Karanta Wannan  Idan Ka Ce Mun Karbi Milyąɲ 16 Kai Kuma Ka Karbi Tálíyą, Ka Ga Kenan Ko A Nan Malumta Ta Yi Rana, Martanin Shéikh Umar Zaria Ga Masu Zargin Gwamnati Ta Tòshewa Malamái Baki Da Kudi Kan Matsalolin Nąjeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *