Monday, April 27
Shadow

Diyar Atiku Abubakar me suna Fatima ta koma jam’iyyar ADC

Diyar Atiku Abubakar me suna Fatima Atiku Abubakar ta koma jam’iyyar ADC.

Ta yanki katin zama ‘yar jam’iyyar ADC ranar Litinin a Abuja.

Tsohuwar kwamishiniyar lafiya ta jihar Adamawa ta yanki katin ne a wuse kuma wasu manyan jam’iyyar sun samu halarta.

Karanta Wannan  Kotu ta hana CBN baiwa jihar Rivers rabonta na kudaden shiga daga gwamnatin tarayya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *