Thursday, March 5
Shadow

Kalli Hoto:Ana Rade-radin wani sanatan Najeriya, Musulmi ya auri mata 6

Ana rade-radin cewa, Sanata Ned Nwoko wanda musulmi ne ya auri mata 6.

Saidai akwai wasu rahotanni dake cewa? Ya saki wasu inda wasu kuma sun rasu.

Saidai lamarin ya jawo muhawara me zafi a tsakanin masu sharhi a kafafen sada zumunta.

https://twitter.com/abbkar_ai/status/1980896500352725432?t=mMcBWA8LyozCPKGGZfavTA&s=19
Karanta Wannan  Matashiya wadda ta kammala Jami'a me shekaru 28 ta samu aikin Tuka tankar dakon Man fetur ta Dangote

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *